Madina (IQNA) Da yammacin ranar Laraba 10 ga watan Nuwamba ne aka kawo karshen gasar kur'ani mai tsarki da hadisan manzon Allah na majalisar hadin gwiwa ta tekun Farisa a birnin Madina.
Lambar Labari: 3490086 Ranar Watsawa : 2023/11/03
Riyadh (IQNA) A cikin wata sanarwa da suka fitar, mambobin kwamitin hadin gwiwa na yankin tekun Fasha sun goyi bayan kafa kasar Falasdinu tare da jaddada bukatar yin aiki da kudurorin kasa da kasa kan Falasdinu.
Lambar Labari: 3489782 Ranar Watsawa : 2023/09/08
Tehran (IQNA) Jamhuriyar musulinci ta Iran ta ce kasar Bahrain ta bi sahun masu goyan bayan laifufukan da Isra’ila ke aikatawa.
Lambar Labari: 3485178 Ranar Watsawa : 2020/09/12